Gwamna Radda ya kuma ce ba shi da ra’ayin yin bincike ne saboda a ganinsa hakan na ɓata zumunci da kawo rashin…
Labarai da Rahotanni
-
-
Labarai
Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya amince da ware naira biliyan 3.1 domin biyan garatuti ga ma’aikatan da suka yi ritaya da kuma iyalan ma’aikatan da suka mutu. Cikin wata sanarwa da sakataren yaɗa labaran gwamnan, Muhammad Lawal Shehu ya fitar, ya ce hakan na daga cikin manufofin gwamnan na rage wahalhalun da tsoffin ma’aikatan ke fuskanta, waɗanda ke cikin mutanen da suka fi shan wahalar rayuwa a jihar. Sanarwar ta ce gwamnan na son tabbatar da cewa tsoffin ma’aikatan jihar sun samu haƙƙoƙinsu kamar yadda doka ta tanadar. ”Gwamnatin jihar Kaduna ta hanyar hukumar biyan Fansho ta jihar za ta tabbatar da ci gaba da biyan kuɗaɗen fanshon ga tsoffin ma’aikata da kuma iyalan ma’aikatan da suka mutu a faɗin jihar”, kamar yadda sanarwar ta bayyana. Gwamnatin Kaduna ta ce waɗannan kuɗaɗe za su taimaka wajen warware wa mutane matsalolin matsin tattalin arziki da suke ciki, musamman tsoffin mutanen da suka bar aiki.
Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya amince da ware naira biliyan 3.1 domin biyan garatuti ga ma’aikatan da suka yi ritaya…
-
Labarai
Wani matashi Hamisu haifaffen garin wudil jihar Kano ya fasa auren budurwan shi Hafsat Musa saura wata biyu biki saboda ta ce ba ta ra’ayin Gawuna sai Abba Kabir Yusuf.
Wani matashi Hamisu haifaffen garin wudil jihar Kano ya fasa auren budurwan shi Hafsat Musa saura wata biyu biki saboda ta ce…
-
Labarai
Kungiyoyin Kwadago Sun Baiwa Gwamnoni Wa’din Mako Biyu Domin Fara Biyan Karin Albashi Na Dubu 35.
Gamaiyyar kungiyoyin kwadagon kasar nan sun baiwa gwamnonin jihohi wa’adin makwanni biyu dasu fara yin aiki da yarjejeniyar da suka kulla da…
-
Wata kotun majistare da ke zaune a Umuahia ta tasa keyar wata mata mai shekaru 56, Nma Achumba a gidan dake Afara,…
-
Wasu matafiya 8 sun gamu da ajalinsu a ranar Laraba, yayin da wasu 47 suka jikkata a wani hatsarin mota da wasu…
-
Daga ABDULLAHI JIBRIL LARABI Tun bayan da aka ba wa Nijeria ‘yancin kai na shekaru 63, har yanzu Nijeriya ba ta samu…
-
Rahotanni daga Falasɗin sun ce, ɗaruwan mutane ne suka rasa rayukansu a wannan Talatar sakamakon harin da Isra’ila ta kai kan yankin…

