Home Labarai APC Ta Zargi Abba Gida-Gida Da Daukar Nauyin Masu Zanga-Zanga A Kano

APC Ta Zargi Abba Gida-Gida Da Daukar Nauyin Masu Zanga-Zanga A Kano

by Muhsin Tasiu Yau

Jamiyyar APC mai mulki a Najeriya ta tura zazzafar gargadi ga Gwamna Abba Kabir kan lalata kudaden jihar.

Jam’iyyar ta tura sakon ne a yau Alhamis 3 ga watan Nuwamba yayin da ake jiran shar’ar zaben gwamnan jihar a kotu.

APC ta zargi Yusuf ta daukar nauyin zanga-zangar da ake yi wurin talauta jihar yayin da kujerarshi ke rawa a kotun koli.

Related Posts

Leave a Comment