Home Labarai Kotun ɗauƙaƙa ƙara ta ƙara kwace kujerar kakakin majalisa a karo na biyu, inda ta bawa ɗan takara na Jam’iyyar PDP.

Kotun ɗauƙaƙa ƙara ta ƙara kwace kujerar kakakin majalisa a karo na biyu, inda ta bawa ɗan takara na Jam’iyyar PDP.

by Muhsin Tasiu Yau

Kotun ɗauƙaƙa ƙara ta sake korar kakakin Majalisa bayan samun shi da tarun zunubai yayin k gudanar da zabe. Kotun ta kwace kujerar kakakin Majalisar, Ibrahim Balarabe Abdullahi na jam’iyyar APC Har ila yau, kotun ta tabbatar da nasarar dan takarar jam’iyyar PDP, Ibrahim Abdullahi Sa’ad a matsayin wanda ya lashe zaben.

Related Posts

Leave a Comment