1.1k
Gwamnan Katsina, wanda ya ce zai tabbatar da tsayuwa kan yaki da ‘yan bindiga, ya kuma ana binciken masu mukaman gargajiya da ake zargi da hada kai da ‘yan bindigar a jihar.
Yaya kuke ganin wannan magana ta neman a bar mutane su mallaki makamaı don kare kai?

