797
Honorabul Abubakar Fulata, wanda shi ne shugaban kwamitin da ke kula da harkokin ilimin jami’o’in Najeriya, ya ce kamata ya yi a kara wa malaman firamen albashi zuwa dubu 250, sannan na sakandare a biya su Naira dubu 500 yayin da malaman jami’o’in kasar kuma ya ce su fara daukar Naira miliyan daya a kowane wata.
Me za ku ce da wannan magana ta Honorabul?

