Home Labarai Mai Girma Wamban Gaya Hakimin Gaya Alh. Mansur Ibrahim Ya Jagoranci Daura Auren Mutum talatin(30) Bayan Idar Da Sallar Juma’a a Babban Masallacin Juma’a Na Gaya,Wadda Mai Girma Gwamnan jihar kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya dauki Nauyi.

Mai Girma Wamban Gaya Hakimin Gaya Alh. Mansur Ibrahim Ya Jagoranci Daura Auren Mutum talatin(30) Bayan Idar Da Sallar Juma’a a Babban Masallacin Juma’a Na Gaya,Wadda Mai Girma Gwamnan jihar kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya dauki Nauyi.

An 'daura Auren Zaurawa Talatin A Babban Masallacin Juma'a.

by Muhsin Tasiu Yau

Ana ci gaba da ‘Daura auren na Zaurawa a duk fadim Jahar ta Kano ‘Karamar Hukuma 44 kamar yadda Gwamanatin Jahar ta bada sanarwa.

Shima Shugana na Hisba yai ‘karin bayani jiya yana mai cewa wannan aikin da auka dauko na Alkhairi ko shakka babu zasu tabbatar da shi.

Allah yasa albarka, ya Bada zaman lafiya. Amen.

Garba hamza jajaye gaya
13/10/2023.

Related Posts

Leave a Comment