Home Labarai Mai Girma Wamban Gaya Hakimin Gaya Alh. Mansur Ibrahim Ya Jagoranci Daura Auren Mutum talatin(30) Bayan Idar Da Sallar Juma’a a Babban Masallacin Juma’a Na Gaya,Wadda Mai Girma Gwamnan jihar kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya dauki Nauyi.

Mai Girma Wamban Gaya Hakimin Gaya Alh. Mansur Ibrahim Ya Jagoranci Daura Auren Mutum talatin(30) Bayan Idar Da Sallar Juma’a a Babban Masallacin Juma’a Na Gaya,Wadda Mai Girma Gwamnan jihar kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya dauki Nauyi.

An 'daura Auren Zaurawa Talatin A Babban Masallacin Juma'a.

by Muhsin Tasiu Yau
  1. Mai Girma Wamban Gaya Hakimin Gaya Alh. Mansur Ibrahim ya jagoranci Daura auren mutum talatin(30) bayan idar da sallar juma’a a Babban masallacin juma’a na Gaya,wadda Mai Girma Gwamnan jihar kano Eng. Abba Kabir Yusuf ya dauki nayi.

Related Posts

Leave a Comment