Home Labarai An Kuma ! Arewa Sai Hamdala da mulkin Alh Bola Ahmad Tinubu

An Kuma ! Arewa Sai Hamdala da mulkin Alh Bola Ahmad Tinubu

by masta

AN KUMA…

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bawa matasa ‘yan Arewa babban muƙami. A yammacin ranar Juma’a shugaban ƙasa ya amince da naɗa Muhammad Sani Dattijo a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin Nigeria (CBN). Dattijo tsohon kwamishina ne kuma Chief of Staff na tsohon gwamnan Kaduna Malam Nasiru Elrufai sannan Shugaban Ƙasan ya amince da naɗa Dr Bala M Bello daga jihar Taraba a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin Nigeria (CBN) shi ma. Wannan ba karamin cigaba ba ne ga matasa kuma yan Arewa. Lallai AREWA SAI HAMDALA

Related Posts

Leave a Comment