Home Labarai Gaisuwar Taaziyar Marigayi Abubakar Gero Argungu wadda Gwamnan Sokoto Alhaji Ahmad Aliyu ya Kai shi da Shuga ban Jam’iyya na Kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje

Gaisuwar Taaziyar Marigayi Abubakar Gero Argungu wadda Gwamnan Sokoto Alhaji Ahmad Aliyu ya Kai shi da Shuga ban Jam’iyya na Kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje

by masta

GAISUWAR TA’AZIYYA MARGAYI ABUBAKAR GERO ARGUNGU.

A jiya Jumu’a Maigirma Gwamna Dr. Ahmed Aliyu Sokoto FCNA tare da Shugaban Jam’iyar APC na Kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tawagarsu sunje garin Argungu kuma a masarautar Argungu inda suka gabatar da gaisuwar ta’aziyar rasuwar Shehin Malamin Addinin Musulunchi

Margayi Abubakar Gero Argungu ga Masarautar Argungu da dukkanin al’ummar jihar Kebbi baki daya.

Muna rokon Allah yagafartawa Malam kuma Allah ya baiwa Malam Aljannah firdaus.

Related Posts

Leave a Comment