Home Labarai Fadar Shugaban ƙasa Tinubu ta umarci shugaban hukumar Alhazan Nijeriya da ya shiga Ofis.

Fadar Shugaban ƙasa Tinubu ta umarci shugaban hukumar Alhazan Nijeriya da ya shiga Ofis.

by masta

Fadar shugaban kasa ta umurci sabon shugaban hukumar alhazan Nijeriya Professor Abdullahi Saleh Usman ya shiga ofis a matsayin mukaddashin shugaban hukumar ta NAHCON kafin sanatoci su dawo hutu su tabbatar da nadin da Shugaba Tinubu ya yi masa a watan da ya gabata

Related Posts

Leave a Comment