356
Kwamishinan ma’aikatar ilimi na jihar, Umar Haruna Doguwa ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa dauke da sa hannun daraktan yada labarai na ma’aikatar, Balarabe Abdullahi Kiru.
A baya dai Gwamnatin ta sanya 8 da 9 ga watan satumbar 2024 a matsayin ranakun da za’a koma karatun, sai dai yanzu ta dage zuwa wani lokaci da zata sanar nan gaba.

