Home Labarai Tinubu ya bayar da Umarnin Gaggawa ga jami’an Tsaro

Tinubu ya bayar da Umarnin Gaggawa ga jami’an Tsaro

by masta

Daga
Bilkisu Yusuf Ali
Shugaban Kasa Tinubu ya umarci jami’an tsaro da su gaggauta kuɓutar da sauran ɗaliban jami’ar Gusau Wanda yan ta’adda suka diba a Jami’ar tarayya da ke Gusau. Shugaban ya nuna bacin ransa da takaicinsa kan wannan al’amari.

Related Posts

Leave a Comment