336

Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana can kasar India yana tattaunawa da manyan kamfanonin kasar a burinsa na ganin ya dawo da karfin tattalin arzikin Nigeria, duk dai a kasar ta india Shugaba Tinubu zai gana da shugabannin kasashen South Korea, Germany a lokacin taron G20…
Jama’a mu tayashi da addua domin samo nasarar tasa mu yan Nigeria ne zamu amfana…
Allah ya temaki Shugaba Ahamdu wajen dawo da martabar kasarmu a bangaren tattalin arziƙi da zaman lafiya .. .
✍️Rabiu Biyora

