Home Labarai Gwamnan jihar Katsina Dr Dikko ya tafi Abuja don halartar taron gwamnoni

Gwamnan jihar Katsina Dr Dikko ya tafi Abuja don halartar taron gwamnoni

by masta

A karon Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ta shi zuwa garin Abuja, domin halartar taron kungiyar gwamnonin.

Ya samu rakiyar takwaransa na jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu.

Isah Miqdad

Related Posts

Leave a Comment