367
Maitaimakin Gwamnan kuma kwamishinan kananan hukumomi yayi wannan kiran ne yayin wani taro da aka gudanar a ma’aikatar kananan hukumomi da daraktocin wadanda a yanzu haka su ke gudanar da mulkin kananan hukumominsu.
Kwamishinan ya kuma yi kira da su mayar da hankali kan harkokin tsaron yankunansu, musamman a wannan lokutan da yan ta’adda ke neman mafaka sakamakon nasarorin da rundunar soji ke samu akansu






