Home Labarai Zaman fadancin safiyar yau litinin daga fadar Mai martaba sarkin gaya.

Zaman fadancin safiyar yau litinin daga fadar Mai martaba sarkin gaya.

by masta

A yayin zaman na yau Mai martaba ya karbi bakuncin ma’ai katan gidan radion jihar Kano, karkashin shugaban cin,

Manajan Darekto Kwamared Abubakar Adamu Rano.

Allah ya taimaki sarki Allah ya karawa sarki lafiya.

Garba Hamza Jajaye
2/9/2024

Related Posts

Leave a Comment