Home Labarai Ya kamata Arewa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani

Ya kamata Arewa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani

by masta

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya magantu kan sake tsayawar takarar shugaban kasa Bola Tinubu a zaben 2027.

A cewar Sani, kundin tsarin mulkin kasa ya bai wa kowane dan Nijeriya damar tsayawa takara.

Shehu Sani ya bayyana hakanne yayinda yake tattaunawa da ‘yan jarida a Kaduna, yace “A nawa ra’ayi, ya kamata a bar ma ‘yan Kudu ko shin shugaban kasa Bola Tinubu ne, Peter Obi ko kuma tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, domin Arewa ta samu shugaban kasa a 2031

Related Posts

Leave a Comment