Labarai Gwamnan jihar Sokoto Alh Ahmad Aliyu ya karbi daliban makarantar tsangaya da Yan ta’adda suka saka a Fada. by masta March 23, 2024 written by masta March 23, 2024 410 Gwamnan Jihar Sokoto Dr. Ahmad Aliyu Sokoto ya karbi daliban makarantar tsangaya su goma sha bakawai (17) wadanda sojoji suka karbo daga hannun yan ta’adda da suka sacesu a Karamar hukumar Gada sati biyu da suka gabata. Share this: Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook Click to share on X (Opens in new window) X Like this:Like Loading... Related 0 comment 0 FacebookTwitterPinterestEmail masta previous post Shugaban Ƙasa Tinubu ya Sakatar da Balaguron jami’an gwamnati zuwa kasar waje next post Makaranta wurin neman Ilimi ne ba fagen Satar mutane ba. In ji Shugaban Kasar Nijeriya Alh Bola Ahmad Tinubu Related Posts Gwamnan Jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya... December 3, 2025 2 December, 2025 22:17 December 2, 2025 22 November, 2025 13:08 November 22, 2025 22 November, 2025 13:01 November 22, 2025 REJOINDER November 20, 2025 SHUGABAN SOJAN ƘASA YA ISA GUSAU, JIHAR ZAMFARA November 20, 2025 Leave a Comment Cancel Reply Save my name, email, and website in this browser for the next time I comment.