Home Labarai Gwamnan jihar Sokoto Alh Ahmad Aliyu ya karbi daliban makarantar tsangaya da Yan ta’adda suka saka a Fada.

Gwamnan jihar Sokoto Alh Ahmad Aliyu ya karbi daliban makarantar tsangaya da Yan ta’adda suka saka a Fada.

by masta

Gwamnan Jihar Sokoto Dr. Ahmad Aliyu Sokoto ya karbi daliban makarantar tsangaya su goma sha bakawai (17) wadanda sojoji suka karbo daga hannun yan ta’adda da suka sacesu a Karamar hukumar Gada sati biyu da suka gabata.

Related Posts

Leave a Comment