Home Labarai Shugaban ƙasa Tinubu ya Kuma hobbaswa don farfado da tattalin arziki a Nijeriya.

Shugaban ƙasa Tinubu ya Kuma hobbaswa don farfado da tattalin arziki a Nijeriya.

by masta

SHUGABA BOLA AHMED TINUBU…

Ya kaddamar da kwamitin bayar da shawara akan tattalin arziki a Nigeria, yan kwamitin sun kasance daga jihohi, tarayya da yan kasuwa….

Hakan na daga cikin kokarin da Gwannatin tarayya keyi don ganin ta habbaka harkokin tattalin arziki a kasar….

Cikin mutanen da aka gana dasu har da Alhaji Aliko Dangote da Alhaji Abdulsamad Isyaka Rabiu BUA da sauran manyan attajirai…

Fatan da muke Allah ya kawo mana sauki a Nigeria Ameen….

Related Posts

Leave a Comment