Home Labarai Zaman fada a Masarautar Gaya yau Laraba

Zaman fada a Masarautar Gaya yau Laraba

by masta

#_Gaya_Emirate_Council

Mai martaba sarkin Gaya Alh (Dr) Aliyu Ibrahim ya kar6i bakuncin shugaban dashen nazarin Dan Adam na jami’ar Yusuf maitama Sule Dake nan jihar kano Prof. Umar Muhammad lafido, a yayin zaman fadar yau Laraba.

Allah ya taimaki sarki, ya karawa sarki lafiya. Ameen.

Garba Hamza Jajaye
21-8-2024

Related Posts

Leave a Comment