Home Labarai Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Ahmad Aliyu Sokoto ya biya ma’aikata Rabin albashinsu don kyautata musu albarkar watan Ramadhan

Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Ahmad Aliyu Sokoto ya biya ma’aikata Rabin albashinsu don kyautata musu albarkar watan Ramadhan

by masta

Saboda Martaba da girma na watan Azumin Ramadan tare da kuma tausayawa da kulawa ga ma’aikata jihar Sakkwato , kananan hukumomi da sauransu, ya bayar da damar a biya wani sashe daga cikin Albashin kowane ma’aikachi daga jiya lahadi domin saukakawa ga al’amurran yau da kullum a cikin Azumi. A Jawabin Gwamnan da Yayi kan batun biyan kudin ga ma’aikata jihar ya ce "muna matukar son ganin farin ciki a fuskokin al’ummar jahar sokoto" Wannan abin alherin da gwamnan ya Yi ya ma’aikatan jihar da ma ‘yan kasuwa suna ta yabawa da fatan alheri.

Related Posts

Leave a Comment